Tantance Wa’azi a Kano: Rikicin Kalaman Malamai da Bukatar Sabon Doka
Shin akwai buƙatar tantance masu wa'azi a Kano? A ranar Larabar nan ne dandazon wasu mazauna birnin Kano suka gudanar da zanga-zangar lumana zuwa gidan gwamnati, inda suka kai koke ...





















