• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Abin Da Ya Sa Na Yi Batan Dabo A Kannywood – Zainab Indomie

Abin Da Ya Sa Na Yi Batan Dabo A Kannywood – Zainab Indomie

April 27, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

Abin Da Ya Sa Na Yi Batan Dabo A Kannywood – Zainab Indomie

by NgHausa
April 27, 2025
in Blog
0
Abin Da Ya Sa Na Yi Batan Dabo A Kannywood – Zainab Indomie
492
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zainab Abdullahi, wadda aka fi sani da Zainab Indomie, na daga cikin fitattun taurarin Kannywood da suka yi fice a baya a masana’antar fina-finan Hausa.

Tsohuwar jarumar ta yi fice a Kannywood ne sakamakon yadda ta iya taka rawa a matsayi iri-iri, tare da ƙwarewa wajen kwalliya da kuma yadda muryarta ke jan hankalin masu kallon fina-finai a lokacin.

Yayin da taurarta ke ci gaba da haskawa a masana’antar, kwatsam sai aka daina jin ɗuriyarta, lamarin da ya jefa masoyanta cikin tambaya kan inda ta shige.

Sai dai a cikin shirin Mahangar Zamani na BBC Hausa, Zainab ta bayyana dalilan da suka sa ta ɓace daga fagen fina-finai da kuma inda take yanzu.

See also  Ƙungiyar ‘Kannywood Family’ ta Shirya Gagarumin Bikin Karrama Gwarazan Kannywood

A cewarta, ɗaya daga cikin manyan dalilan da suka sa ta fice daga Kannywood shi ne lokaci ne ya yi na bayar da dama ga sabbin fuska.

“Hausawa suna cewa: ‘Sai an matsa, sannan wani zai samu wuri.’ Idan wanda ke kan wuri ya ƙi matsawa, na bayansa ba za su samu damar hawa ba,” in ji Zainab Indomie.

“Idan mutum ya samu nasara a lokacin sa, ya kamata ya bar wa wasu dama su yi fice a zamaninsu,” ta ƙara da cewa.

A baya an taɗa jita-jitar cewa Zainab ta shiga cikin wasu gungun mutane da ake zargi da ɓata tarbiyya.

Sai dai jarumar ta karyata wannan zargi, tana mai bayyana cewa labarin ba shi da tushe ko sahihanci.

See also  Dawowar Tsofaffin Jaruman Kannywood: Yadda Finafinai Masu Dogon Zango Suka Farfaɗo da Su

Ta jaddada cewa dalilin ɓoyewarta shi ne kawai cikar lokacin ta a Kannywood, ba wani dalili na ɓata suna ba.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share197Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks