Shin da gaske ne shan zobo yana hana daukar ciki? Ga abin da masana suka ce by NgHausa August 29, 2025 0 Ana yawan cewa shan zobo na iya hana mace ɗaukar ciki, amma shin wannan magana gaskiya ce? Masana sun yi... Read more
Malam Nasiru El-Rufai: Ba Zan Nemi Takara a 2027 Ba by NgHausa August 29, 2025 0 Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa ba shi da niyyar neman muƙami a 2027. Ya ce dawowarsa siyasa domin bayar... Read more
Manyan ƙasashe Turai sun zargi kasar Iran da zama barazana ga zaman lafiya duniya by NgHausa August 29, 2025 0 Birtaniya, Faransa da Jamus sun nuna damuwa kan shirye-shiryen nukiliyar Iran, suna cewa ya saba yarjejeniyar 2015 tare da yiwuwar... Read more
Kwankwaso: NNPP Ba Ta Da Ƙawance da Kowace Jam’iyya a Hali Yanzu by NgHausa August 29, 2025 0 Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce NNPP ba ta da ƙawance da kowace jam’iyya a yanzu, duk da rade-radin komawarsa... Read more
Nigeria ta kori ’yan ƙasashen waje 102 kan laifin damfara ta intanet by NgHausa August 21, 2025 0 Hukumar EFCC ta kori ’yan ƙasashen waje 102 daga Najeriya kan laifin damfara ta intanet, ciki har da ’yan China... Read more
Janar Christopher Musa ya shawarci ’yan Najeriya su koyi dabarun kare kai by NgHausa August 21, 2025 0 Babban hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya shawarci al’umma da su koyi dabarun kare kai daga haɗurra, yana mai... Read more
Gwamnatin Kano Ta Shirya Yi Wa Tubabbun Ƴan Daba Afuwa by NgHausa August 21, 2025 0 Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da sabon shiri na yi wa tubabbun ƴan daba afuwa, domin magance matsalar daba da... Read more
Dan Nageria Buhari Sunusi Ya Lashe Matsayi Na Uku a Gasar Alƙur’ani Ta Duniya a Saudiyya by NgHausa August 21, 2025 0 Buhari Sunusi daga Kano ya samu matsayi na uku a gasar Alƙur’ani ta duniya da aka yi a Saudiyya, bayan... Read more
Mummunan Hari Kan Masallatai: Kalubale Ga Tsaro a Najeriya by NgHausa August 21, 2025 0 A wani mummunan hari da ’yan bindiga suka kai a masallacin Unguwar Mantau, Malumfashi (Katsina) a 2025, mutum 28 sun... Read more
ADC Ta Soki Shirin Ƙara Albashin ‘Yan Siyasa a Najeriya by NgHausa August 21, 2025 0 Jam’iyyar ADC ta soki shirin ƙara albashin ‘yan siyasa a Najeriya, tana cewa matakin raini ne ga talakawa da ke... Read more