• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Hoton kofin Ballon d’Or 2025 a Paris yayin da ake jiran a bayyana gwarzon ɗan ƙwallon ƙafa na duniya.

Ballon d’Or 2025: Wa zai lashe kyautar gwarzon ɗan ƙwallon ƙafa?

September 22, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Wasanni

Ballon d’Or 2025: Wa zai lashe kyautar gwarzon ɗan ƙwallon ƙafa?

by NgHausa
September 22, 2025
in Wasanni
0
Hoton kofin Ballon d’Or 2025 a Paris yayin da ake jiran a bayyana gwarzon ɗan ƙwallon ƙafa na duniya.
491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A yau Litinin, 22 ga Satumba 2025, za a karrama gwarzon ɗan ƙwallon ƙafa na duniya ta maza da mata a bikin Ballon d’Or da ake gudanarwa a Theatre du Chatelet, birnin Paris, Faransa.

Ana karrama waɗanda suka fi nuna bajinta a kakar bara, inda aka zaɓi jerin ‘yan wasa 30 da suka cancanci lashe kyautar. Daga cikin jerin, za a bayyana wanda ya fi kwazo a maza da kuma na mata, sannan a jera sauran daga na biyu har zuwa na 30.

BBC ta rairayo manyan ‘yan ƙwallo biyar da ake ganin suna kan gaba a wannan shekarar.

Ousmane Dembele (Paris Saint-Germain)

  • Ya buga wasa 53, minti 3,483
  • Ya zura ƙwallo 35, ya taimaka aka ci 14
  • Ya taimaka wa PSG ta lashe Ligue 1 da Champions League karo na farko a tarihinta
  • Ya zura ƙwallo 21 a Ligue 1, inda ya zama gwarzon gasar
  • A Champions League, ya ci 8, ya taimaka 6
  • Ya ci kwallo a wasannin ƙungiyoyi na duniya da Bayern Munich da Real Madrid
See also  Labaran Kwallo: Sergio Reguilon zai haɗe da Messi a Inter Miami, Arsenal ta kafe kan Yildiz

Raphinha (Barcelona)

  • Ya buga wasa 57, minti 4,661
  • Ya zura ƙwallo 34, ya taimaka aka ci 22
  • Ya taimaka wa Barcelona ta lashe La Liga, Copa del Rey, Supercopa de Espana
  • Ya ci 18 a La Liga, inda ya zama gwarzon gasar
  • Ya zura ƙwallo 13 a Champions League, ciki har da uku rigis a Bayern Munich

Harry Kane (Bayern Munich)

  • Ya buga wasa 51, minti 3,955
  • Ya zura ƙwallo 41, ya taimaka aka ci 12
  • Wannan ne kofinsa na farko a tarihin kwallon ƙafa
  • Ya ci ƙwallo 26 a Bundesliga, ciki har da hat-trick sau uku
  • A watan Satumba kawai ya zura ƙwallo 10 a kwana 11, ciki har da huɗu a wasan Dinamo Zagreb
See also  Messi zai ci gaba da zama a Inter Miami, Al-Nassr na son Casemiro

Kylian Mbappe (Real Madrid)

  • Ya buga wasa 59, minti 4,742
  • Ya zura ƙwallo 44, ya taimaka aka ci 5
  • Ya ci 31 a La Liga, inda ya zama gwarzon gasar
  • Ya ci hat-trick a ragar Barcelona, sannan ya cire Man City daga Champions League
  • Ya zama ɗan wasa na uku a tarihin Faransa da ya kai ƙwallaye 50

Lamine Yamal (Barcelona)

  • Ya buga wasa 55, minti 4,548
  • Ya zura ƙwallo 18, ya taimaka aka ci 21
  • Ya taimaka Barcelona ta lashe kofuna uku
  • Ya lashe gwarzon ɗan wasa na La Liga a watan Satumba
  • Ya ci ƙwallo biyu a wasan Spain da Faransa a kusa da ƙarshe
See also  Real Madrid Ta Doke Real Sociedad 2-1, Ta Ci Nasara a Duk Wasanni Huɗu na Farko

Duk da cewa jerin sun cika da ‘yan kwallo masu bajinta, kwararru na ganin Mbappe, Dembele da Raphinha ne suka fi yin tasiri a kakar da ta gabata. Sai dai har yanzu ana jiran sakamakon ƙarshe wanda zai nuna wanene ya fi cancanta lashe kyautar Ballon d’Or 2025.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks