• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Sanusi II yana bayyana matsalolin cin hanci a Najeriya

Da dama daga cikin ma’aikatan gwamnatin Najeriya ba su da tarbiyya – Sanusi II

August 8, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 16, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Siyasa

Da dama daga cikin ma’aikatan gwamnatin Najeriya ba su da tarbiyya – Sanusi II

by NgHausa
August 8, 2025
in Siyasa
0
Sanusi II yana bayyana matsalolin cin hanci a Najeriya

Sunusi II

491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana damuwarsa kan yadda cin hanci da rashawa suka yi katutu a cikin gwamnati, yana danganta hakan da rashin tarbiyya tun daga tushe.

A wata tattaunawa da aka yi da shi a shirin Politics Today na Channels TV a daren Laraba, Sanusi ya zargi masu rike da mukaman gwamnati da rashin gaskiya da amana.

“Mutane da dama da ke cikin gwamnati ba su taso da tarbiyya ba. Mafi yawa sun shiga mulki ne saboda wasu dalilai na son rai,” in ji shi.

“An Rusa Dabi’un Kirki a Najeriya”

Sarkin ya kara da cewa ɗabi’un kirki da aka san Najeriya da su sun ruguje gaba ɗaya. Ya bayyana cewa mafi yawan shugabanni ba sa da burin barin wata kyakkyawar alama bayan mulkinsu.

“Yanzu mutane na alfahari ne da gidaje da jirage, ba wai da nagarta ko gudunmawarsu ga al’umma ba. Suna mantawa cewa mutane na kallonsu a matsayin barayi.”

Sarkin Ya Caccaki Shugabannin Addini da Sarakuna

Sanusi ya bayyana cewa ba gwamnati kaɗai ke da laifi ba, har ma da shugabannin addini da sarakuna sun shiga halin ruɗani.

“Ba shugaban ƙasa ko gwamna kaɗai ke da laifi ba. Ku duba shugabannin addini da sarakuna – kusan kowa ya fada cikin ruɗani,” in ji sarkin.

Cin hanci

See also  Sabon Rikici Ya Kunno Kai a Jam’iyyar SDP Ta Dakatar Da El-Rufai

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks