• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Garba Muhammad: Daga Cikon Benci Zuwa Tauraro a Fim

Daga Cikon Benci Zuwa Cikakken Jarumin Kannywood – Abubakar Waziri

February 22, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

Daga Cikon Benci Zuwa Cikakken Jarumin Kannywood – Abubakar Waziri

by NgHausa
February 22, 2025
in Blog
0
Garba Muhammad: Daga Cikon Benci Zuwa Tauraro a Fim
491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

ABUBAKAR WAZIRI: JARUMIN DA YAKE FITOWA A MATSAYIN MARA TAUSAYI A KANNYWOOD

A ‘yan shekarun nan, idan aka tambayi masu sha’awar kallon fina-finan Hausa cewa, wane jarumi ne ya fi dacewa da fitowa a matsayin mara tausayi a masana’antar Kannywood, mafi yawan amsoshin za su kasance Abubakar Waziri ko Baban Ma’u.

Tarihin Abubakar Waziri

Asalin sunansa Garba Muhammad, an haife shi a Samaru, Zariya, Jihar Kaduna. A halin yanzu, ya na zaune a Abuja, babban birnin tarayya.

Waziri ya bayyana cewa, shigarsa harkar fim ta kasance bazata, domin yana zaune a Abuja lokacin da masu shirya fina-finai suka zo daukar wani shiri. Sai suka bukaci ya fito a matsayin ɗan cikon benci. Daga nan ne aka fahimci baiwar da ke tattare da shi, wanda hakan ya sa aka ci gaba da ba shi manyan ayyuka.

See also  NIMC Ta Gargadi ’Yan Najeriya Kan Sayar da Lambar NIN

Fina-Finan Da Ya Fito A Ciki

Zuwa yanzu, Abubakar Waziri ya fito a cikin manyan fina-finan da suka samu karbuwa sosai a masana’antar Kannywood. Wasu daga cikin fina-finan da ya taka rawa a ciki sun hada da:

  • Allah Ya Hana Babu
  • Kisan Gilla
  • Labarina
  • Garwashi
  • Manyan Mata

A mafi yawancin fina-finai, Waziri na fitowa a matsayin mugun mutum ko mara imani, wanda hakan ya kara masa shahara a masana’antar.

Shin A Zahiri Ma Mugu Ne?

Dangane da yadda mutane ke daukarsa a matsayin mugu a zahiri, Waziri ya bayyana cewa hakan ba gaskiya ba ne. A cewarsa:

“Akwai wani mutum da na taɓa haɗuwa da shi sai ya ce min, ‘Allah ya tsine maka albarka.’ Sai na ce da shi, malam, wannan magana taka ta yi tsauri sosai. Domin kuwa yadda nake a fim ba haka nake a zahiri ba.”

Haka kuma, ya bayyana cewa har yara nasa sun taɓa dawowa daga makaranta suna cewa ana ce musu ‘ya’yan mugu.’ Sai ya ce musu su yi hakuri kada su damu da maganganun mutane.

See also  Amal Umar Ta Bayyana Takaicinta Kan Mummunan Fahimtar Jama’a Game da Jaruman Kannywood

Abubakar Waziri ya zama daya daga cikin fitattun jaruman Kannywood, musamman wajen fitowa a matsayin mugu. Duk da haka, ya tabbatar da cewa hakan bai shafi halayyarsa a zahiri ba. A cewarsa, fim wani aiki ne da dole mai yinsa ya yi kokari wajen ba da gudunmawa yadda ya kamata.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks