• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Ganduje Ya Sauka Daga Shugabancin Jam’iyyar APC

Ganduje Ya Sauka Daga Shugabancin Jam’iyyar APC

June 29, 2025
Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

January 7, 2026
Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

January 7, 2026
New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

January 7, 2026
Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

January 7, 2026
Mohammed Badaru Denies Defection Rumours, Reaffirms Loyalty to APC Amid Jigawa Tensions

Mohammed Badaru Denies Defection Rumours, Reaffirms Loyalty to APC Amid Jigawa Tensions

January 6, 2026
Wike Reaffirms Total Support for Tinubu as APC Rift Deepens in Rivers

Wike Reaffirms Total Support for Tinubu as APC Rift Deepens in Rivers

January 6, 2026
AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

January 6, 2026
Kalaman Soyayya Zafafa – Kalmomin Da Ke Taɓa Zuciya da Kauna

Kalaman Soyayya Zafafa – Kalmomin Da Ke Taɓa Zuciya da Kauna

December 14, 2025
ALAMOMIN DA ZAKA GANI KASAN ANA SONKA

ALAMOMIN DA ZAKA GANI KASAN ANA SONKA

December 14, 2025
Zanga-Zangar Adawa Ta Ƙaru a Tanzaniya Bayan Rahotannin Tashin Hankali

Zanga-Zangar Adawa Ta Ƙaru a Tanzaniya Bayan Rahotannin Tashin Hankali

October 31, 2025
Barcelona na bibiyar Victor Osimhen, ƙungiyoyin Turai na rubibin Etta Eyong

Barcelona na bibiyar Victor Osimhen, ƙungiyoyin Turai na rubibin Etta Eyong

October 31, 2025
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

October 29, 2025
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Thursday, January 8, 2026
  • Login
NgNews
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgNews
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Siyasa

Ganduje Ya Sauka Daga Shugabancin Jam’iyyar APC

by NgHausa
June 29, 2025
in Siyasa
0
Ganduje Ya Sauka Daga Shugabancin Jam’iyyar APC
491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya sauka daga mukaminsa a matsayin shugaban jam’iyyar nan take a ranar Juma’a.

Majiyoyi daga uwar jam’iyyar APC a Abuja da wasu da ke kusa da tsohon shugaban jam’iyyar sun tabbatar wa da TRT Afrika Hausa labarin saukar, duk da cewa babu wata sanarwa ta hukuma da aka fitar a hukumance a lokacin da rahoton nan ke fitowa.

Dalilin Saukar?

Har yanzu ba a bayyana cikakken dalilin da ya sa Ganduje ya sauka daga kujerar ba. Sai dai wasu majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da matsalolin lafiya da yake fuskanta.

Wanene Zai Gaje Shi?

A halin yanzu, babu wanda aka tabbatar zai maye gurbin Ganduje a matsayin sabon shugaban jam’iyyar. Amma tun tuni wasu ‘yan jam’iyyar daga yankin Arewa ta Tsakiya ke neman a maido da shugabancin jam’iyyar zuwa yankin, kasancewar tsohon shugaban jam’iyyar, Sanata Abdullahi Adamu, daga yankin ya fito.

See also  'Ƴan Najeriya ne za su zaɓi wanda zai yi takara a ADC'

Tarihin Naɗin Ganduje

A watan Agusta 2023, ne aka naɗa Ganduje — tsohon gwamnan jihar Kano — a matsayin shugaban rikon kwarya na APC. Wannan naɗin ya biyo bayan murabus da Sanata Abdullahi Adamu ya yi, watanni kaɗan bayan rantsar da Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban ƙasa.

Ganduje ya kasance daya daga cikin fitattun magoya bayan Tinubu, tun kafin zaben fidda gwani na jam’iyyar da ya ba shi tikitin takara.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

  • Trending
  • Comments
  • Latest
Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

January 7, 2026
Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

January 7, 2026
New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

January 7, 2026
Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

6
COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 SHEIKH MALAM AHMAD TIJJANI YUSUF GURUNTUM

COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 SHEIKH MALAM AHMAD TIJJANI YUSUF GURUNTUM

2
COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami

COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami

1
Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

January 7, 2026
Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

January 7, 2026
New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

January 7, 2026
NgNews

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks