• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Goodluck Jonathan 2027 – Muhawara kan Halascin Takararsa a Najeriya

Goodluck Jonathan 2027: Muhawara kan kundin tsarin mulkin Najeriya

October 2, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

Goodluck Jonathan 2027: Muhawara kan kundin tsarin mulkin Najeriya

by NgHausa
October 2, 2025
in Blog
0
Goodluck Jonathan 2027 – Muhawara kan Halascin Takararsa a Najeriya

Goodluck Jonathan

492
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2027 a Najeriya, wata sabuwar muhawara ta ɓarke kan halascin tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ya sake tsayawa takara.

A ƙarƙashin dokokin Najeriya, mutum ba ya wuce sau biyu a zaɓe a matsayin shugaban ƙasa. Wannan ya sanya wasu na ganin Jonathan ba shi da hurumin tsayawa takara, domin ya sha rantsuwar kama aiki sau biyu. Sai dai magoya bayansa na cewa abin da kundin tsarin mulkin ya tanada shi ne zaɓe sau biyu, ba wai rantsuwa ba.

Wannan batu ya janyo zazzafar muhawara tsakanin ƴan siyasa da masana shari’a, inda aka rarrabu kan fassarar sashe na 137 (III) na kundin tsarin mulkin da aka yi masa gyara a 2017.

Mulkin da Jonathan ya yi a baya

Goodluck Jonathan ya fara zama shugaban ƙasa a 2010 bayan rasuwar Umaru Musa Ƴar’adua. Ya yi saura wa’adin shekaru biyu da suka rage, kafin ya tsaya takara a 2011, inda ya yi nasara.

See also  Sana'ar yankan farce ta kai ni inda ni kaina ina mamaki - Rabi'u

Bayan haka aka sake rantsar da shi karo na biyu, inda ya yi wa’adin shekara huɗu (2011 zuwa 2015). Jimillar shekarun mulkinsa ya kai shida.

Me doka ta ce?

Barista Abba Hikima Fagge, lauya kuma masanin kundin tsarin mulki, ya ce kundin tsarin mulkin ya fayyace cewa duk wanda ya yi wa’adin mulki biyu ba ya da ikon sake tsayawa takara.

Ya ce idan aka rantsar da mataimakin shugaban ƙasa domin ya ƙarasa wa’adin wanda ya mutu ko aka tsige shi, wannan za a ƙirga shi a matsayin wa’adi guda, koda kuwa bai cika shekara huɗu ba.

Shin Jonathan na da damar sake tsayawa takara?

Barista Hikima ya ce gyaran kundin tsarin mulkin da aka yi a 2017 ba ya waiwaye baya, saboda haka ba ya shafar Jonathan da mulkinsa da ya ƙare tun 2015.

See also  Rashinsa: Tasirin Rabilu Musa Ibro a Kannywood

A cewarsa, idan aka yi amfani da ƙa’idar doka ba ta waiwaye, to tsohon shugaban ƙasar na iya tsayawa takara. Har ma ya ambaci cewa kotu ta taɓa tabbatar da cewa Jonathan na da damar tsayawa takara, duk da cewa daga baya kotun ɗaukaka ƙara ta kori ƙarar bisa dalilan fasaha na shari’a.

Matsayin Kotun Ƙoli

Duk da haka, lauyan ya bayyana cewa kotun ƙoli ce kaɗai za ta iya yanke hukunci na ƙarshe kan wannan muhawara.

“Idan ana son samun cikakken bayani, dole ne a je kotun ƙoli domin ita ce za ta fayyace wannan dambarwa,” in ji shi.

Jonathan bai bayyana aniyarsa ba

Har yanzu dai Goodluck Jonathan bai fito fili ya ce zai tsaya takara a 2027 ba. Sai dai rahotanni daga makusantansa na cewa yana tattaunawa da abokan shawararsa.

See also  Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

Idan ya tsaya takara kuma ya samu damar yin nasara, zai zama mutum na farko a tarihin Najeriya da ya taba rike shugabancin ƙasa sannan ya dawo takara bayan tsawon shekaru da saukarsa daga mulki.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share197Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks