• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Hoton jami’an tsaro suna tsaye a wani gari na Jihar Katsina yayin wani taron sulhu da yan bindiga da suka tuba.

Gwamnatin Katsina Ta Ce Tallafin Da Ta Baiwa Yan Bindiga Da Suka Tuba Zai Rage Matsalar Tsaro

September 16, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan ʘarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan ʘarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Nigeria

Gwamnatin Katsina Ta Ce Tallafin Da Ta Baiwa Yan Bindiga Da Suka Tuba Zai Rage Matsalar Tsaro

by NgHausa
September 16, 2025
in Nigeria
0
Hoton jami’an tsaro suna tsaye a wani gari na Jihar Katsina yayin wani taron sulhu da yan bindiga da suka tuba.

RUETERS

491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Jihar Katsina ta bayyana cewa matakin tallafawa Yan bindiga da suka tuba ya samo asali ne daga bukatar magance manyan dalilan da suka jefa su cikin aikata laifi, musamman rashin ilimi da rashin aikin yi.

A cewar gwamnati, waɗannan dalilai ne suka taka muhimmiyar rawa wajen haifar da matsalar tsaro da jihar ke fama da ita.

Kwamishinan tsaro na jihar, Dokta Nasiru Matazu, ya bayyana cewa Yan bindiga da suka tuba suka mika wuya sun roki gwamnati ta samar musu da makarantu domin ʙara ilimantar da yaransu, asibitoci don kula da lafiyarsu, da kuma wuraren shan ruwa ga shanunsu.

Ya ce samar da waɗannan abubuwa zai taimaka wajen tabbatar da cewa masu laifin da suka tuba ba za su koma ga munanan ayyukan baya ba.

See also  Janar Christopher Musa ya shawarci ’yan Najeriya su koyi dabarun kare kai

Sai dai masana harkokin tsaro sun yi jan hankali, suna cewa bai kamata a mayar da hankali ga tallafawa ʓan bindiga kawai ba.

Dokta Kabiru Adamu, ʙwararre a fannin tsaro, ya bayyana cewa ya kamata a fi karkatar da irin wannan tallafi zuwa ga al’ummomin da matsalar ta shafa kai tsaye.

A cewarsa, akwai al’ummomin da suka rasa shanu, dukiyoyi, da ā€˜yan uwa sakamakon hare-haren Ę“an bindiga, don haka su ne suka fi bukatar tallafin gwamnati.

Ya kuma yi gargadi cewa rarraba tallafi kai tsaye ga Ę“an bindiga na iya ʙara musu ʙwarin guiwa, har ma ya zama kamar an ba su lada saboda aikata laifi.

See also  Dalilai uku da suka sa ɗaliban Kano suka yi zarra a jarrabawar NECO ta 2025

ā€œBa duka yan bindigan suka shiga ne saboda ʙuncin rayuwa ba. A cikinsu akwai waɗanda suka mayar da sata da garkuwa da mutane sana’a,ā€ in ji shi.

Matakin gwamnatin Katsina na zuwa ne bayan wasu al’ummomin jihar sun shiga tattaunawar sulhu da yan bindiga.

Duk da haka, rahotanni sun nuna cewa sulhun bai dakatar da hare-haren yan bindiga a wasu jihohin da ke makwabtaka da Katsina ba, inda har yanzu ake fuskantar matsaloli na tsaro.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright Ā© 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright Ā© 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks