• Latest
  • Trending
  • All
HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM

January 21, 2025
Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

November 21, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

November 21, 2025
Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

November 21, 2025
Nnamdi Kanu Ya Amince Zai Tuntubi Lauyoyinsa Kafin Ya Fara Kare Kansa

Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi

November 20, 2025
ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

November 20, 2025
NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

November 17, 2025
Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

November 15, 2025
Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

November 13, 2025
Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

November 12, 2025
Matsalar Tsaro a Kano: 'Yan sa kai na ƙauyen Shanono suna sintiri domin kare al’umma daga harin ƴan bindiga.

Matsalar Tsaro a Kano: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Faruruwa, Sun Yi Garkuwa da Mata Biyar

November 12, 2025
NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

November 11, 2025
Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

November 11, 2025
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
Friday, December 5, 2025
NgHausa News
  • Login
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
No Result
View All Result
NgHausa News
No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
🚀 Join Our Telegram Community

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM

by NgHausa
January 21, 2025
in KannyWood
0
HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM
0
SHARES
133
VIEWS

Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta ce ta samu korafe-korafe masu yawa daga malamai da al’ummar jihar Kano kan bidiyon da ke nuna mawakin.

Shugaban hukumar, Abba El-Mustapha, ya bayar da umarnin cewa a ƙi tace duk wani fim ko waƙa da mawakin ko jaruman uku suka fito a ciki.

Jihar Kano – Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano ta ce ta samu korafe-korafe masu yawa a kan mawaki Usman Soja Boy saboda yawaitar batsa a bidiyon wakokinsa. Wannan ya sa hukumar ta dakatar da mawakin da wasu jarumai mata da aka gani a faifan bidiyon wakokinsa da ya ke saki a shafukan sada zumunta kwanan nan.

Jaridar Aminiya ta ruwaito cewa dakatarwar na kunshe a cikin sanarwar da jami’in hulda da jama’a na hukumar, Abdullahi Sani Sulaiman, ya fitar ga manema labarai a Kano.

See also  YADDA ALI NUHU YA SHIGO DA RAHAMA SADAU MASANA'ANTAR KANNYWOOD

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA HUKUNTA SOJA BOY

Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta tabbatar cewa an kwace lasisin Soja Boy da wasu ‘yan Kannywood mata biyu da aka gani a bidiyon batsa.
Shugaban hukumar, Abba El-Mustapha, ya umarci sashen tace fina-finai na hukumar kada ya kuma tace duk wani fim ko waƙa da Soja Boy ko matan suka fito a ciki.

Abdullahi Sani Sulaiman ya ce:

“Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Alhaji Abba El-Mustapha a yau ta dakatar da mawaki Usman, wanda aka fi sani da Soja Boy, biyo bayan korafe-korafen da mu ka samu daga al’ummar jihar Kano dangane da wani sabon salon bidiyo da ya dauko a wakokinsa.”

MALAMAI SUN YI KORAFI A KAN SOJA BOY

See also  "I have never regretted joining the film industry." - Hadiza Kabara

Jami’in hulda da jama’a na hukumar tace fina-finai ta Kano ya ce malamai da sauran jama’a sun yi takaicin yadda Soja Boy ya ke gurbata tarbiyyar jama’a.
A sababbin bidiyon mawakin da ya karade kafafen sada zumunta, ana ganin Soja Boy da jarumai Shamsiyya Muhammad da Hassana Suzan su na rungume juna, wanda ya saba da koyarwar Musulunci.

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA GARGADI ‘YAN FIM

Shugaban hukumar tace fina-finai ta Kano, Abba El-Mustapha, ya gargadi ‘yan fim da su kaucewa duk wani abu da zai zubar masu da mutunci, musamman wanda ya saba addini.

Hukumar ta ce:

“Kafin ta dauki irin wannan matakin, hukumar na yin iya kokarinta kan gargadin masu irin wannan halayya da su kiyayi yin duk wani abu da zai zubar da kimarsu ko ta sana’arsu.”

Hukumar ta ƙara da cewa ba za ta lamunci duk wani abu da zai taba addini, al’ada, ko tarbiyar al’ummar jihar Kano ba, ko da a sunan sana’a ne.

See also  Akwai Arzikin Duniya Da Na Lahira A Harkar Fim- Malam Inuwa

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Join our WhatsApp Channel
NgHausa

NgHausa

Related Posts

Kannywood Ta Yi Rashi: Fitaccen Jarumi Malam Nata’ala Ya Rasu Bayan Doguwar Jinya

Kannywood Ta Yi Rashi: Fitaccen Jarumi Malam Nata’ala Ya Rasu Bayan Doguwar Jinya

by NgHausa
November 2, 2025
0

Masana’antar Kannywood ta shiga cikin jimami bayan samun labarin rasuwar shahararren jarumi Mato Yakubu, wanda aka fi sani da Malam...

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

by NgHausa
October 29, 2025
0

Kabiru Abubakar Aliyu, wanda aka fi sani da Nakwango, ɗaya daga cikin fitattun dattawan masana’antar Kannywood, ya bayyana yadda ya...

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad

by NgHausa
October 28, 2025
0

Jaruma Khadija Muhammad, wacce ta fito a fina-finai irin su Gidan Sarauta, ta bayyana a fili cewa ba ta shiga...

Kannywood: Masana Na Tunanin Komawa Gidajen Gala Bayan Dogaro da YouTube

Kannywood: Masana Na Tunanin Komawa Gidajen Gala Bayan Dogaro da YouTube

by NgHausa
October 5, 2025
0

Masana Kannywood na tattauna yiwuwar komawa haska finafinai a gidajen gala bayan dogon lokaci suna dogaro da YouTube, domin fadada...

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai
  • Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai
  • Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi
  • ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

Recent Comments

  1. Yusuf tanko on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  2. Abdulazeez jibrin on Yadda Zaka Samu Tallafin Kudi a Najeriya (2025): Matakai da Sharuɗɗa
  3. Bashir Gamzaki on COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami
  4. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  5. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Archives

  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • June 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024

Categories

  • Blog
  • Entertainment
  • Hausa Series
  • KannyWood
  • Labaran Duniya
  • Lafiya
  • Nigeria
  • Nishadi
  • Opportunity
  • Siyasa
  • Sports
  • TAFSEER
  • Wasanni
NgHausa News

© NG Hausa News – 2025

Navigate Site

  • About Us
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood

© NG Hausa News – 2025

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks