• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Janar Christopher Musa yayin tattaunawa da Channels TV inda ya shawarci ’yan Najeriya su koyi dabarun kare kai daga haɗurra.

Janar Christopher Musa ya shawarci ’yan Najeriya su koyi dabarun kare kai

August 21, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Nigeria

Janar Christopher Musa ya shawarci ’yan Najeriya su koyi dabarun kare kai

by NgHausa
August 21, 2025
in Nigeria
0
Janar Christopher Musa yayin tattaunawa da Channels TV inda ya shawarci ’yan Najeriya su koyi dabarun kare kai daga haɗurra.

Christopher Musa

491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya shawarci ’yan ƙasa da su koyi dabarun kare kai daga haɗurra, a matsayin mataki na ko-ta-kwana don tsare rayuwarsu.

Janar Christopher Musa ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da ya yi da gidan talabijin na Channels TV a ranar Alhamis.

A cewarsa, matsalolin tsaro na ci gaba da addabar sassan ƙasar, musamman a arewa maso yamma, arewa maso gabas, da kuma arewa ta tsakiya, inda ’yan bindiga ke kashe mutane tare da raba su da muhallansu. Duk da cewa hukumomi na cewa suna ƙoƙari wajen magance lamarin, amma har yanzu daruruwan mutane na ci gaba da rasa rayukansu.

See also  TIN a Najeriya: Yadda Ake Samunta, Muhimmanci da Tasirin Dokar Haraji 2026

Lokacin da aka tambaye shi ko ya dace al’umma su koyi dabarun faɗa, sai ya ce:

“Ya kamata mutane su ɗauki kare kai a matsayin ilimin da ake buƙata a rayuwa, kamar koyon tuƙi ko kuma iyo. Wannan muhimmin abu ne, ko da a lokacin zaman lafiya ko kuma lokacin yaƙi.”

Janar Musa ya ƙara da cewa wajibi ne a wayar da kan kowane ɗan Najeriya kan tsaro a kowane mataki, domin kare kai na da matuƙar muhimmanci ga rayuwa.

A matsayin misali, a ranar Litinin da ta gabata, wasu ’yan bindiga sun kashe akalla mutum 28 a lokacin sallar asuba a wani masallaci da ke ƙaramar hukumar Malumfashi, Jihar Katsina.

See also  Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Haka kuma, a watan da ya gabata, masu garkuwa da mutane sun yi wa mutum 38 yankan rago daga cikin waɗanda suka yi garkuwa da su a Jihar Zamfara, lamarin da ya sake tayar da hankula a ƙasar.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks