• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Mummunan hari jama’a cikin alhini bayan harin masallaci Katsina 2025

Mummunan Hari Kan Masallatai: Kalubale Ga Tsaro a Najeriya

August 21, 2025
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
AFCON 2025: NSC Confirms Super Eagles Players’ Allowances, Bonuses Cleared

AFCON 2025: NSC Confirms Super Eagles Players’ Allowances, Bonuses Cleared

January 8, 2026
Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

January 7, 2026
Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

January 7, 2026
New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

January 7, 2026
Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

January 7, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Thursday, January 15, 2026
  • Login
NgNews
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgNews
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

Mummunan Hari Kan Masallatai: Kalubale Ga Tsaro a Najeriya

by NgHausa
August 21, 2025
in Blog
0
Mummunan hari jama’a cikin alhini bayan harin masallaci Katsina 2025
491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Harin Katsina – 2025

Mummunan harin da ’yan bindiga suka kai a masallacin Unguwar Mantau, Malumfashi (Katsina), ya sake tayar da hankula a Najeriya.

Maharan sun afka wa masallatan ne a lokacin da ake tsaka da sallar asuba, inda suka bude wuta kan masu ibada.

Lamarin ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 28 tare da jikkatar da wasu da dama. Shaidu daga garin sun tabbatar wa BBC Hausa cewa maharan sun ƙona gidaje, tare da kulle wani dattijo a ɗaki suka zuba fetur suka cinna masa wuta.

Wani shaidar ya ce maharan sun kuma sace kusan mutum 100 ciki har da mata da yara.

Hari a Tsafe, Zamfara – 2024

A watan Fabrairu 2024, wasu ’yan bindiga dauke da makamai a kan babura sun kai farmaki masallacin garin Tsafe, Zamfara. An sace kimanin masallata 30 yayin da ake sallar asuba.

Gwamnatin jihar ta sanar da tura jami’an tsaro cikin daji domin ceto wadanda aka sace, abin da ya jawo hankalin kafafen yaɗa labarai a lokacin.

See also  INEC Za Ta Fara Sabon Rajistar Masu Zaɓe Gabanin Zaɓen 2027

Birnin Gwari, Kaduna – 2023

Rahoton Beacon Security ya nuna cewa a 2023, ’yan bindiga sun kai hari a masallacin Birnin Gwari, inda suka kashe limamin masallacin tare da wasu mutum biyu. Haka kuma wasu biyu sun jikkata yayin da ake sallar asuba.

Bukkuyum, Zamfara – 2022

A shekarar 2022, an samu hari a ƙauyen Ruwan Jema, Bukkuyum (Zamfara). ’Yan bindiga sun kashe mutum 18 a masallacin Juma’a. Shaidu sun ce lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 1 na rana a lokacin da ake shirin sallar Juma’a.

Maigamji, Katsina – 2022

A watan Disamba 2022, wasu ’yan bindiga sun kai hari masallacin Maigamji (Funtua, Katsina) inda suka sace kusan mutum 20 a yayin sallar Isha’i. Limamin masallacin da wani mutum sun jikkata, amma daga baya aka sallame su daga asibiti.

Rundunar ’yan sanda ta tabbatar da ceto wasu daga cikin wadanda aka sace tare da taimakon jami’an tsaro da ’yan sa kai.

See also  Takaitaccen Asalin Wacece Zainab Labarina a ina take, ina ne a asalin?

Jibia, Katsina – 2021

A shekarar 2021, ’yan bindiga sun kai hari masallacin Abbatuwa, Jibia (Katsina). Sun sace akalla mutum 40 yayin sallar Tahajjud, duk da cewa daga baya mutum 30 sun kuɓuta.
Maharan sun zagaye masallacin, suka lalata na’urar amo, sannan suka tilasta wa jama’a fita waje kafin su yi awon gaba da mutanen.

Me yasa ’Yan Bindiga Ke Kai Hari Masallatai?

Mummunan hari Jama’a suna gudanar da jana’izar mutanen da suka rasu a Unguwar Mantau, Katsina

Dakta Kabiru Adamu, shugaban Beacon Security, ya ce maharan na kai farmaki a masallatai ne domin:

  • Nuna iko da razana jama’a
  • Samun damar sace mutane masu yawa lokaci guda saboda masallaci wurin taruwar jama’a ne.
  • Rashin tsaro a masallatai, domin ba a ajiye makamai a ciki.

Ya ce maharan kuma na amfani da hare-haren domin ɗaukar hankalin duniya kan ayyukansu.

Yadda Za a Kare Masallatai

Dakta Kabiru Adamu ya ba da shawarwari kan kariya:

  1. Inganta tsaro a masallatai – gwamnati ta ɗauki nauyi, amma idan ba ta yi ba, sai al’umma su haɗu.
  2. Tsarin addini – a raba jama’a gida biyu: rukunin farko ya yi sallah, na biyu ya tsare, sannan su musanya.
  3. Ƙarin jami’an tsaro – gwamnati ta tsananta tsaro musamman a wuraren ibada.
  4. Faɗakarwa daga malamai – a koyar da muhimmancin masallatai da kuma illar kai musu hari.
See also  Da A Ce Ni Ba Dan Fim Ba Ne, Da Na Zama Malamin Addinin Musulunci – Baba Rabe

Hare-hare kan masallatai sun zama babban barazana ga tsaro da rayuwar al’umma a Najeriya.

Duk da matakan da gwamnati da jami’an tsaro ke ɗauka, sake faruwar irin wadannan hare-hare na nuna cewa akwai buƙatar ƙarin tsari, haɗin kai da faɗakarwa domin kare wuraren ibada da al’umma gaba ɗaya.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgNews

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks