• Latest
  • Trending
  • All
Hadiza Gabon Ta Ba ‘Yan Mata Shawara Kan Zabin Aure

Hadiza Gabon Ta Ba ‘Yan Mata Shawara Kan Zabin Aure

January 12, 2025
Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

November 21, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

November 21, 2025
Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

November 21, 2025
Nnamdi Kanu Ya Amince Zai Tuntubi Lauyoyinsa Kafin Ya Fara Kare Kansa

Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi

November 20, 2025
ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

November 20, 2025
NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

November 17, 2025
Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

November 15, 2025
Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

November 13, 2025
Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

November 12, 2025
Matsalar Tsaro a Kano: 'Yan sa kai na ƙauyen Shanono suna sintiri domin kare al’umma daga harin ƴan bindiga.

Matsalar Tsaro a Kano: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Faruruwa, Sun Yi Garkuwa da Mata Biyar

November 12, 2025
NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

November 11, 2025
Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

November 11, 2025
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
Tuesday, December 2, 2025
NgHausa News
  • Login
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
No Result
View All Result
NgHausa News
No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
🚀 Join Our Telegram Community

Hadiza Gabon Ta Ba ‘Yan Mata Shawara Kan Zabin Aure

by NgHausa
January 12, 2025
in KannyWood
0
Hadiza Gabon Ta Ba ‘Yan Mata Shawara Kan Zabin Aure
0
SHARES
682
VIEWS

Hadiza Gabon Ta Ba ‘Yan Mata Shawara Kan Zabin Aure

Fitacciyar jarumar Kannywood, Hadiza Gabon, ta shawarci ‘yan mata da su daina nacewa sai sun auri saurayinsu, a maimakon haka su duba kowanne miji da zai iya zama nagari, har da mazajen aure. Wannan shawara ta ja hankalin mutane da dama a dandalin sada zumunta.

A wani sako da ta wallafa a shafinta na Instagram a ranar Alhamis, jarumar ta bayyana ra’ayinta da cewa:
“Ba dole sai saurayinki ba, ko mijin wata kika samu ki aura.”

Hadiza ta ce wannan shawarar asali daga daraktan finafinan Hausa, Hassan Giggs, wanda ya tura mata sakon domin ta yada shi.

See also  Fitattun Jaruman Kannywood: Wadanda Suka Tabbatar da Matsayinsu a Masana'anta

Ra’ayoyin Mutane Kan Shawarar Hadiza Gabon

Shawararta ta jawo martani daga masu bibiyarta, inda sama da mutane 7,500 suka nuna jin dadinsu, yayin da sama da mutane 450 suka yi tsokaci.

Ga wasu daga cikin martanin:

jiddarh_caps: “Wata ta aure min saurayi babu kunya bare tsoron Allah. Nima mijin wata zan aura, kowa ya ji babu dadi.”

shamciyer: “Gaya masu dai, ‘yar uwa. Mu dama mijin wata shi ne burinmu.”

harunmahammadt: “Allah ya kai haske kabarin El Mu’az. In dai naga kin dora wani abu na dariya, shi kawai nake tunawa. Allah ya sa mu hadu a Aljannah.”

haleemaah__: “Wai mijin wata? Ku ce mai mata kawai. Kuma kaddara ai duk wanda Allah ya tsara za ka aura shi ne mijinka. Allah ya ba mu nagari.”

See also  "I can't spend a lot of money right now to play music." - Adamu Nagudu

Shawarwari Ga Mata

Wasu daga cikin masu tsokaci sun yi kira ga mata da su kula da mazajensu domin kar wata ta kwace su.

fatima_ummu: “To mata, ku kula da mazajenku. Dije tana fatawa, kar kuma a yi korafi a baya.”

incense.by.sadeeya: “Ai ni hankali na ya fi kwanciya da mai mata ma. Kuma ko za su mutu sai mun shiga.”

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Join our WhatsApp Channel
NgHausa

NgHausa

Related Posts

Kannywood Ta Yi Rashi: Fitaccen Jarumi Malam Nata’ala Ya Rasu Bayan Doguwar Jinya

Kannywood Ta Yi Rashi: Fitaccen Jarumi Malam Nata’ala Ya Rasu Bayan Doguwar Jinya

by NgHausa
November 2, 2025
0

Masana’antar Kannywood ta shiga cikin jimami bayan samun labarin rasuwar shahararren jarumi Mato Yakubu, wanda aka fi sani da Malam...

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

by NgHausa
October 29, 2025
0

Kabiru Abubakar Aliyu, wanda aka fi sani da Nakwango, ɗaya daga cikin fitattun dattawan masana’antar Kannywood, ya bayyana yadda ya...

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad

by NgHausa
October 28, 2025
0

Jaruma Khadija Muhammad, wacce ta fito a fina-finai irin su Gidan Sarauta, ta bayyana a fili cewa ba ta shiga...

Kannywood: Masana Na Tunanin Komawa Gidajen Gala Bayan Dogaro da YouTube

Kannywood: Masana Na Tunanin Komawa Gidajen Gala Bayan Dogaro da YouTube

by NgHausa
October 5, 2025
0

Masana Kannywood na tattauna yiwuwar komawa haska finafinai a gidajen gala bayan dogon lokaci suna dogaro da YouTube, domin fadada...

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai
  • Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai
  • Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi
  • ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

Recent Comments

  1. Yusuf tanko on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  2. Abdulazeez jibrin on Yadda Zaka Samu Tallafin Kudi a Najeriya (2025): Matakai da Sharuɗɗa
  3. Bashir Gamzaki on COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami
  4. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  5. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Archives

  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • June 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024

Categories

  • Blog
  • Entertainment
  • Hausa Series
  • KannyWood
  • Labaran Duniya
  • Lafiya
  • Nigeria
  • Nishadi
  • Opportunity
  • Siyasa
  • Sports
  • TAFSEER
  • Wasanni
NgHausa News

© NG Hausa News – 2025

Navigate Site

  • About Us
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood

© NG Hausa News – 2025

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks