Siyasa
-
INEC Ta Amince da Jagorancin ADC ƙarƙashin David Mark a Najeriya
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta tabbatar da jagorancin jam’iyyar haɗaka ta ADC ƙarƙashin tsohon shugaban Majalisar…
Read More » -
ADC Ta Koka Ana Hana Ta Taruka a Wasu Jihohin Najeriya
Jam’iyyar ADC ta yi zargin cewa ana hana ta gudanar da taruka a wasu jihohi, ciki har da Kaduna, Kebbi…
Read More » -
Har yanzu Kwankwaso bai rufe ƙofar tattaunawa da APC ba – Abdulmumin
Abdulmumin Jibrin Kofa ya ce har yanzu ƙofar APC a buɗe take ga Rabi’u Musa Kwankwaso, inda ya ƙara da…
Read More » -
Malam Nasiru El-Rufai: Ba Zan Nemi Takara a 2027 Ba
Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa ba shi da niyyar neman muƙami a 2027. Ya ce dawowarsa siyasa domin bayar…
Read More » -
Kwankwaso: NNPP Ba Ta Da Ƙawance da Kowace Jam’iyya a Hali Yanzu
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce NNPP ba ta da ƙawance da kowace jam’iyya a yanzu, duk da rade-radin komawarsa…
Read More » -
Gwamnatin Kano Ta Shirya Yi Wa Tubabbun Ƴan Daba Afuwa
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da sabon shiri na yi wa tubabbun ƴan daba afuwa, domin magance matsalar daba da…
Read More » -
ADC Ta Soki Shirin Ƙara Albashin ‘Yan Siyasa a Najeriya
Jam’iyyar ADC ta soki shirin ƙara albashin ‘yan siyasa a Najeriya, tana cewa matakin raini ne ga talakawa da ke…
Read More » -
Da dama daga cikin ma’aikatan gwamnatin Najeriya ba su da tarbiyya – Sanusi II
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana damuwarsa kan yadda cin hanci da rashawa suka yi katutu a…
Read More » -
APC 2027: ANPP na neman a bar mata mataimakin shugaban ƙasa
Zaben APC 2027, Masu sharhi kan harkokin siyasa na ganin cewa jam’iyyar APC mai mulki na iya fuskantar matsaloli iri…
Read More » -
Sabon Rikici Ya Kunno Kai a Jam’iyyar SDP Ta Dakatar Da El-Rufai
An samu sabon rikici a jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) biyo bayan dakatarwar da wani bangare na jam’iyyar ya yi…
Read More »