Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa ba shi da niyyar neman muĈami a 2027. Ya ce dawowarsa siyasa domin bayar da goyon baya da kuma haÉa kai da adawa.
Gwamnatin Jihar Kano ta Ĉaddamar da sabon shiri na yi wa tubabbun Ĉ´an daba afuwa, domin magance matsalar daba da kwacen waya da suka daÉe suna addabar alâumma.
Jamâiyyar ADC ta soki shirin Ĉara albashin âyan siyasa a Najeriya, tana cewa matakin raini ne ga talakawa da ke fama da tsadar rayuwa, yunwa da matsalar tsaro.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana damuwarsa kan yadda cin hanci da rashawa suka yi katutu a cikin gwamnati, yana danganta hakan da rashin tarbiyya tun daga...
Zaben APC 2027, Masu sharhi kan harkokin siyasa na ganin cewa jam'iyyar APC mai mulki na iya fuskantar matsaloli iri Éaya da suka addabi wasu tsofaffin jamâiyyun adawa a Najeriya,...
An samu sabon rikici a jamâiyyar Social Democratic Party (SDP) biyo bayan dakatarwar da wani bangare na jamâiyyar ya yi wa tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai. A cewar...
Mataimakin Shugaban Ĉasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa Najeriya tana nan daram kan matsayinta na haramta gwajin makaman nukiliya a duniya. Ya bayyana hakan ne lokacin da ya karÉi tawagar...
Sabuwar HaÉakar 'Yan Siyasa ta ADC Ta Bude Kofa Ga Masu Son Tsayawa Takara a 2027 Sabuwar haÉakar 'yan siyasa a ĈarĈashin jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) ta ce 'yan...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin cewa a dawo da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa majalisar dattawa bayan dakatar da ita na tsawon watanni shida. A cikin...