Sabuwar Haɗakar 'Yan Siyasa ta ADC Ta Bude Kofa Ga Masu Son Tsayawa Takara a 2027 Sabuwar haɗakar 'yan siyasa a ƙarƙashin jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) ta ce 'yan...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin cewa a dawo da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa majalisar dattawa bayan dakatar da ita na tsawon watanni shida. A cikin...
Tsoffin jiga-jigan gwamnatin Buhari sun fara bayyana goyon bayansu ga sabuwar haɗakar jam'iyyar ADC. Wannan ya janyo tambayoyi da dama game da matsayinsu kan gwamnatin Bola Tinubu. A wani taron...
Shugaban jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya sauka daga mukaminsa a matsayin shugaban jam’iyyar nan take a ranar Juma’a. Majiyoyi daga uwar jam’iyyar APC a...
Jam’iyyar APC ta bayyana cewa ba gaskiya bane cewa Shugaba Bola Tinubu zai sauya mataimakinsa Kashim Shettima, a zaben da za'ayi 2027. Jam’iyyar ta yi wannan bayani ta bakin mataimakin...
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i, ya ba da sanarwar ficewarsa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulkin ƙasa, inda ya kuma bayyana cewa ya koma jam’iyyar Social...
Sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta bayyana cewa dakatar da ita daga Majalisar Dattawa rashin adalci ne kuma ba zai hana ta ci gaba da aiki...
Jam’iyyar APC a jihar Kebbi ta dakatar da Kabir Sani-Giant, mashawarcin gwamna Nasir Idris kan harkokin mulki da siyasa, bisa dalilin razana manyan baƙi a gidan gwamnati ta hanyar kawo...