• Latest
  • Trending
  • All
Dan Small Ya Karyata Ikirarin Soja Boy Kan Biyan Kudi a Kannywood

Dan Small Ya Karyata Ikirarin Soja Boy Kan Biyan Kudi a Kannywood

January 26, 2025
Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

November 21, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

November 21, 2025
Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

November 21, 2025
Nnamdi Kanu Ya Amince Zai Tuntubi Lauyoyinsa Kafin Ya Fara Kare Kansa

Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi

November 20, 2025
ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

November 20, 2025
NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

November 17, 2025
Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

November 15, 2025
Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

November 13, 2025
Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

November 12, 2025
Matsalar Tsaro a Kano: 'Yan sa kai na ƙauyen Shanono suna sintiri domin kare al’umma daga harin ƴan bindiga.

Matsalar Tsaro a Kano: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Faruruwa, Sun Yi Garkuwa da Mata Biyar

November 12, 2025
NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

November 11, 2025
Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

November 11, 2025
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
Tuesday, December 2, 2025
NgHausa News
  • Login
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
No Result
View All Result
NgHausa News
No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
🚀 Join Our Telegram Community

Dan Small Ya Karyata Ikirarin Soja Boy Kan Biyan Kudi a Kannywood

by NgHausa
January 26, 2025
in KannyWood
0
Dan Small Ya Karyata Ikirarin Soja Boy Kan Biyan Kudi a Kannywood
0
SHARES
55
VIEWS

FITACCEN FURODUSA ABDULAZIZ DAN SMALL YA KARYATA IKIRARIN SOJA BOY KAN CEWA BABU WANDA YA TABA BIYANSA A MASANA’ANTAR KANNYWOOD

Fitaccen furodusa a masana’antar Kannywood, Abdulaziz Dan Small, ya karyata ikirarin jarumin Soja Boy kan cewa babu wanda ya taba biyansa kudi a masana’antar.

Dan Small ya bayyana cewa ya taba bawa Soja Boy kudi har sau biyu, kuma ya kara masa kudi a matsayin taimako cikin mutunci da kyautatawa. A cikin wata bidiyo da aka wallafa, furodusan ya ce yana da hujjoji kan batun, har ma ya ce ya taba biya wa Soja Boy kudin hotel har N200,000 da kuma N100,000.

ASALIN MAGANAR SOJA BOY

Soja Boy ya yi ikirarin cewa ya yi fina-finai da dama a masana’antar Kannywood amma ya ce taimako kawai ya ke yi ba tare da an taba biyansa ba. Wannan ya fito ne bayan dakatar da shi daga masana’antar, inda ya yi bugun kirji cewa shi ba ya dogara da Kannywood.

See also  Kallo Daya Mutum Za Yi Min Ya Gane Masana’antar Kannywood Ta Canza Rayuwata -Farida Abdullahi

MARTANIN DAN SMALL

Dan Small ya bayyana cewa maganganun Soja Boy sun bashi mamaki da takaici saboda alakar mutunci da suka taba yi a baya. Ya ce:

“Farkon zuwansa, ya min kwana hudu, na dauki N200,000 na bayar a matsayin kudin hotel. A karo na biyu kuma, ya sake dawowa, na ba shi N100,000. Ranar da zai tafi, na kara daukar N50,000 na bashi na ce Soja Boy ka kara mai.”

Furodusan ya ce Soja Boy ya bayyana cikin fina-finai kamar Barauniyar Amarya, wanda ya tabbatar ya taba biyansa kudi a cikinsa.

TAKAICI DA KALUBALE

Dan Small ya kalubalanci Soja Boy kan alfaharin da yake yi, tare da cewa bai kamata ya yi irin wannan ikirari ba bayan duk taimakon da aka masa. Ya ce yana da cikakken tabbaci kan abin da ya fadi, kuma yana jiran duk wanda zai karyata shi.

See also  Musa Mai Sana'a , revealed his godfather in Kannywood

Wannan martani ya ja hankalin mutane da dama a shafukan sada zumunta, musamman a tsakanin masoya fina-finan Kannywood.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Join our WhatsApp Channel
Tags: Ali NuhuHausa filmKannyWood
NgHausa

NgHausa

Related Posts

Kannywood Ta Yi Rashi: Fitaccen Jarumi Malam Nata’ala Ya Rasu Bayan Doguwar Jinya

Kannywood Ta Yi Rashi: Fitaccen Jarumi Malam Nata’ala Ya Rasu Bayan Doguwar Jinya

by NgHausa
November 2, 2025
0

Masana’antar Kannywood ta shiga cikin jimami bayan samun labarin rasuwar shahararren jarumi Mato Yakubu, wanda aka fi sani da Malam...

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

by NgHausa
October 29, 2025
0

Kabiru Abubakar Aliyu, wanda aka fi sani da Nakwango, ɗaya daga cikin fitattun dattawan masana’antar Kannywood, ya bayyana yadda ya...

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad

by NgHausa
October 28, 2025
0

Jaruma Khadija Muhammad, wacce ta fito a fina-finai irin su Gidan Sarauta, ta bayyana a fili cewa ba ta shiga...

Kannywood: Masana Na Tunanin Komawa Gidajen Gala Bayan Dogaro da YouTube

Kannywood: Masana Na Tunanin Komawa Gidajen Gala Bayan Dogaro da YouTube

by NgHausa
October 5, 2025
0

Masana Kannywood na tattauna yiwuwar komawa haska finafinai a gidajen gala bayan dogon lokaci suna dogaro da YouTube, domin fadada...

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai
  • Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai
  • Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi
  • ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

Recent Comments

  1. Yusuf tanko on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  2. Abdulazeez jibrin on Yadda Zaka Samu Tallafin Kudi a Najeriya (2025): Matakai da Sharuɗɗa
  3. Bashir Gamzaki on COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami
  4. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  5. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Archives

  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • June 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024

Categories

  • Blog
  • Entertainment
  • Hausa Series
  • KannyWood
  • Labaran Duniya
  • Lafiya
  • Nigeria
  • Nishadi
  • Opportunity
  • Siyasa
  • Sports
  • TAFSEER
  • Wasanni
NgHausa News

© NG Hausa News – 2025

Navigate Site

  • About Us
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood

© NG Hausa News – 2025

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks