• Latest
  • Trending
  • All
Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

November 21, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

November 21, 2025
Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

November 21, 2025
Nnamdi Kanu Ya Amince Zai Tuntubi Lauyoyinsa Kafin Ya Fara Kare Kansa

Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi

November 20, 2025
ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

November 20, 2025
NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

November 17, 2025
Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

November 15, 2025
Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

November 13, 2025
Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

November 12, 2025
Matsalar Tsaro a Kano: 'Yan sa kai na ƙauyen Shanono suna sintiri domin kare al’umma daga harin ƴan bindiga.

Matsalar Tsaro a Kano: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Faruruwa, Sun Yi Garkuwa da Mata Biyar

November 12, 2025
NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

November 11, 2025
Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

November 11, 2025
Tsohon Gwamnan Rivers Nyesom Wike tare da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Alkali James Omotosho yayin rikicin siyasa na dokar ta-baci a Jihar Rivers, Najeriya, 2025.

Rikicin Siyasar Jihar Rivers: Wike, Tinubu, da Alkali James Omotosho

November 11, 2025
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
Friday, November 21, 2025
NgHausa News
  • Login
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
No Result
View All Result
NgHausa News
No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
🚀 Join Our Telegram Community

Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai

by NgHausa
November 21, 2025
in Labaran Duniya
0
Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai
0
SHARES
0
VIEWS

Gwamnatin jihar Niger ta dora wa makarantar St. Mary alhakin sace ɗaliban da ƴan bindiga suka yi a tsakar daren Alhamis da ta gabata.

A cewar gwamnatin, kin bin umarnin gwamnati da makarantar ta yi ne ya jawo wannan mummunan lamari.

Gwamnatin Niger Ta Ce Ta Rigaya Ta Bayar da Gargadi

A cikin sanarwar da gwamnatin jihar ta fitar, ta bayyana cewa:

“Dama tuni mun samu bayanan sirri game da barazanar tsaro a yankin arewacin jihar, lamarin da ya sa muka ɗauki matakin rufe duka makarantun kwana da ke yankin tare da dakatar da ayyukan gine-gine,” in ji sanarwar.

Sai dai duk da wannan umarni, sanarwar ta ce:

  • Hukumomin makarantar St. Mary sun yi gaban kansu,
  • Suka sake buɗe makarantar ba tare da sanar da gwamnati ba,
  • Kuma ba tare da neman sahalewar hukuma ba.
See also  INEC Za Ta Fara Sabon Rajistar Masu Zaɓe Gabanin Zaɓen 2027

Gwamnati ta ce hakan ne ya jefa rayukan ɗalibai da malamai cikin babban hatsari.

Matakan da Ake Dauka yanzu

Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa:

  • Ta ƙaddamar da bincike a kan lamarin,
  • Ta fara ƙoƙarin kuɓutar da ɗaliban da aka sace,
  • Ta na aiki tare da jami’an tsaro domin ganin an dawo da su cikin kwanciyar hankali.

Sanarwar ta ƙara da cewa:

“Gwamnatin jihar Neja na tuntuɓar jami’an tsaro kan matakan da ake ɗauka na kuɓutar da ɗaliban,” in ji sanarwar.

Kisassun Hare-hare a Makarantu

Wannan harin ya faru ne kwana biyar bayan sace ɗaliban makarantar sakandiren ƴanmata da ke garin Maga a jihar Kebbi, inda ƴan bindiga suka sace fiye da ɗalibai 20.

See also  Yadda Ake Duba Sakamakon WAEC a 2025

Lamarin na kara dagula lamurra game da tsaron makarantun kwana a yankin arewa, tare da ƙara tayar da hankalin iyaye da al’umma gaba ɗaya.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Join our WhatsApp Channel
NgHausa

NgHausa

Related Posts

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai

by NgHausa
November 21, 2025
0

Gwamnatin jihar Niger da ke arewa ta tsakiyar Najeriya ta tabbatar da aukuwar wani hari da Yan bindiga suka kai...

Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai

by NgHausa
November 21, 2025
0

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa shugaban ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, hukuncin daurin rai da rai bayan...

Nnamdi Kanu Ya Amince Zai Tuntubi Lauyoyinsa Kafin Ya Fara Kare Kansa

Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi

by NgHausa
November 20, 2025
0

Mai Shari’a James Omotosho na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya fara karanta hukunci a shari’ar ta’addanci da aka...

ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

by NgHausa
November 20, 2025
0

Ƙungiyar ASUU Reshen Benin ta ƙi amincewa da sabon ƙarin albashi da Gwamnatin Tarayya ta gabatar, tana bayyana shi a...

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Niger Ta Daura wa Makarantar St. Mary Alhakin Sace Dalibai
  • ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Makarantar Kwana a Jihar Niger, Sun Sace Dalibai
  • Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Nnamdi Kanu Hukuncin Daurin Rai Da Rai
  • Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi
  • ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

Recent Comments

  1. Yusuf tanko on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  2. Abdulazeez jibrin on Yadda Zaka Samu Tallafin Kudi a Najeriya (2025): Matakai da Sharuɗɗa
  3. Bashir Gamzaki on COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami
  4. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  5. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Archives

  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • June 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024

Categories

  • Blog
  • Entertainment
  • Hausa Series
  • KannyWood
  • Labaran Duniya
  • Lafiya
  • Nigeria
  • Nishadi
  • Opportunity
  • Siyasa
  • Sports
  • TAFSEER
  • Wasanni
NgHausa News

© NG Hausa News – 2025

Navigate Site

  • About Us
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood

© NG Hausa News – 2025

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks