• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM

January 21, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM

by NgHausa
January 21, 2025
in Blog
0
HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM
492
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta ce ta samu korafe-korafe masu yawa daga malamai da al’ummar jihar Kano kan bidiyon da ke nuna mawakin.

Shugaban hukumar, Abba El-Mustapha, ya bayar da umarnin cewa a ƙi tace duk wani fim ko waƙa da mawakin ko jaruman uku suka fito a ciki.

Jihar Kano – Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano ta ce ta samu korafe-korafe masu yawa a kan mawaki Usman Soja Boy saboda yawaitar batsa a bidiyon wakokinsa. Wannan ya sa hukumar ta dakatar da mawakin da wasu jarumai mata da aka gani a faifan bidiyon wakokinsa da ya ke saki a shafukan sada zumunta kwanan nan.

See also  Hawan Jini: Menene Shi, Alamomi, Illoli da Magani

Jaridar Aminiya ta ruwaito cewa dakatarwar na kunshe a cikin sanarwar da jami’in hulda da jama’a na hukumar, Abdullahi Sani Sulaiman, ya fitar ga manema labarai a Kano.

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA HUKUNTA SOJA BOY

Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta tabbatar cewa an kwace lasisin Soja Boy da wasu ‘yan Kannywood mata biyu da aka gani a bidiyon batsa.
Shugaban hukumar, Abba El-Mustapha, ya umarci sashen tace fina-finai na hukumar kada ya kuma tace duk wani fim ko waƙa da Soja Boy ko matan suka fito a ciki.

Abdullahi Sani Sulaiman ya ce:

“Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Alhaji Abba El-Mustapha a yau ta dakatar da mawaki Usman, wanda aka fi sani da Soja Boy, biyo bayan korafe-korafen da mu ka samu daga al’ummar jihar Kano dangane da wani sabon salon bidiyo da ya dauko a wakokinsa.”

MALAMAI SUN YI KORAFI A KAN SOJA BOY

See also  The Reason Why Movie Men Don't Marry Kannywood Women - Director Iliasu Tantiri

Jami’in hulda da jama’a na hukumar tace fina-finai ta Kano ya ce malamai da sauran jama’a sun yi takaicin yadda Soja Boy ya ke gurbata tarbiyyar jama’a.
A sababbin bidiyon mawakin da ya karade kafafen sada zumunta, ana ganin Soja Boy da jarumai Shamsiyya Muhammad da Hassana Suzan su na rungume juna, wanda ya saba da koyarwar Musulunci.

HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA GARGADI ‘YAN FIM

Shugaban hukumar tace fina-finai ta Kano, Abba El-Mustapha, ya gargadi ‘yan fim da su kaucewa duk wani abu da zai zubar masu da mutunci, musamman wanda ya saba addini.

Hukumar ta ce:

“Kafin ta dauki irin wannan matakin, hukumar na yin iya kokarinta kan gargadin masu irin wannan halayya da su kiyayi yin duk wani abu da zai zubar da kimarsu ko ta sana’arsu.”

Hukumar ta ƙara da cewa ba za ta lamunci duk wani abu da zai taba addini, al’ada, ko tarbiyar al’ummar jihar Kano ba, ko da a sunan sana’a ne.

See also  Ban taba ganin mutuwar da ta girgizani irin ta El-Mu'az ba -Auta Waziri

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share197Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

  • Trending
  • Comments
  • Latest
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

6
COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 SHEIKH MALAM AHMAD TIJJANI YUSUF GURUNTUM

COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 SHEIKH MALAM AHMAD TIJJANI YUSUF GURUNTUM

2
COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami

COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami

1
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks