• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Jerin Fina-Finan da Suka Yi Tashe a Kannywood 2024

Jerin Fina-Finan da Suka Yi Tashe a Kannywood 2024

December 26, 2024
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
AFCON 2025: NSC Confirms Super Eagles Players’ Allowances, Bonuses Cleared

AFCON 2025: NSC Confirms Super Eagles Players’ Allowances, Bonuses Cleared

January 8, 2026
Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

January 7, 2026
Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

January 7, 2026
New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

New Tax Regime: CITN Debunks Claims of Tax on Bank Balances

January 7, 2026
Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

January 7, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Wednesday, January 14, 2026
  • Login
NgNews
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgNews
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

Jerin Fina-Finan da Suka Yi Tashe a Kannywood 2024

by NgHausa
December 26, 2024
in Blog
0
Jerin Fina-Finan da Suka Yi Tashe a Kannywood 2024
491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A cikin masana’antar Kannywood, ana samun sauye-sauye sosai, musamman a bangaren shirya fina-finai da kuma yadda ake gudanar da kasuwancinsu. Daga amfani da CD, an koma sinima, daga bisani kuma aka koma zuwa YouTube. Yanzu haka, ana ta kokarin shiga manhajojin duniya domin kara bunkasa harkar fina-finan Hausa.

A shekarar 2024, kamar yadda aka saba kowace shekara, masu shirya fina-finan Kannywood sun taka muhimmiyar rawa wajen tsara da kuma samar da fina-finai masu kayatarwa, wadanda suka burge masu kallo.

Tun bayan da aka koma dora fina-finai a kan YouTube, masana’antar Kannywood ta fara farfadowa, bayan durkushewar da ta yi a baya. Wannan sauyin ya sanya wasu manyan gidajen watsa labarai, kamar BBC, suka tankaɗe suka zaƙulo wasu daga cikin fina-finan da suka yi tashe a shekarar 2024.

Sai dai, fina-finan da suka yi fice a bana kusan duk suna cikin nau’in fina-finan dogon zango, wanda hakan ke nuna yadda masana’antar ke sauyawa da kuma hanyar da ta dosa domin samun dorewa.

Da farko, lokacin da aka fara shirya fina-finan dogon zango, wasu suna ganin ƙananan masu shirya fim ne kawai suke yin su domin dora su a YouTube, kuma ana ganin ba su da inganci. Amma a halin yanzu, manyan furodusoshi sun shiga wannan harkar sosai, suna kuma samun karbuwa.

See also  Maishadda: “Burin da nake da shi yanzu shi ne na fitar da Kannywood zuwa duniya!”

Jerin Fina-finan da Suka Yi Tashe a 2024:

  1. Labarina

Labarina fim ne mai dogon zango wanda fitaccen darakta Malam Aminu Saira ya shirya. Fim ɗin yana ɗauke da tsarin labari mai ban sha’awa, wanda ke amfani da dabarar zuba labarai daban-daban cikin babban labari guda. Wannan ya taimaka wajen tsawaita darajarsa ba tare da ya gundura masu kallo ba.

Fim ɗin ya fara fitowa tun shekarar 2020, inda aka fara da labarin Sumayya (Nafisa Abdullahi), daga baya ta rikiɗe zuwa Fati Washa. A yanzu dai, labarin ya koma kan Alhaji Mainasara (Sadiq Sani Sadiq), wanda ke neman soyayya ta gaskiya ta hanyar ɓoyewa cikin halin talauci. Har ila yau, fim ɗin ya fito da sababbin jarumai mata kamar Firdausi Yahaya, Fatima Hussaini, da Amina Uba Hassan.

Yawancin fitowar fim ɗin na mako guda suna samun kallo sama da miliyan ɗaya.

  1. Manyan Mata

Fim ɗin Manyan Mata shiri ne da ya tattaro jarumai da dama, inda aka nuna yadda wasu mata ke fama da wahalhalu a gidajen aure da sauran matsaloli. A gefe guda, wasu matan sun fito suna ƙoƙarin kare haƙƙinsu da na sauran mata. Shirin ya samu karbuwa sosai saboda darajarsa da kuma sakonnin da yake isarwa.

See also  Hamisu Breaker da G Fresh A Kotu

Furodusa Abdul Amart Maikwashewa ne ya shirya fim ɗin, tare da jagorancin daraktoci biyu, Sadiq N. Mafia da Ali Gumzak. A yanzu haka, an kai ga zango na huɗu, kuma fim ɗin yana samun kallo kusan 500,000 duk mako.

  1. Gidan Sarauta

Gidan Sarauta fim ne da aka fara fitarwa a ranar 5 ga watan Nuwamba, 2023, kuma a yanzu yana ci gaba da jan hankali a zango na uku. Labarin ya mayar da hankali kan soyayya tsakanin yarima da talaka, inda aka samu rikici tsakanin soyayya da sarauta.

Jarumai kamar Umar M. Shareef, Mommee Gombe, Garzali Miko, da Aisha Najamu sun taka rawar gani a cikin fim ɗin. Darakta Ali Nuhu ne ya jagoranci shirin.

  1. Garwashi

Garwashi fim ne da aka fara dora a YouTube a watan Agusta, 2024. An gina labarin ne kan wahalhalun da matan da suka rasa mazansu ke fuskanta. Jaruma Asma’u (Firdausi Yahaya) ta taka rawar gani sosai a cikin fim ɗin.

See also  Abubuwan da Ya Kamata Ku Sani Game da Rahama Sidi Ali, Mahaifiyar Maryam a Shirin Labarina

Marubuciya Fauziyya D. Suleiman ta tsara labarin, yayin da darakta Yaseen Auwal ya bayar da umarni.

  1. Allura Cikin Ruwa

Fim ne da aka shirya kan rayuwar Na’ima (Rukky Ali), wata marainiya da aka gano tana da tarin dukiya. Labarin ya taɓo batutuwan soyayya, ƙarya, da gaskiya. Kamfanin 2Effects ne ya dauki nauyin shirin, yayin da Yakubu Mohammed ya jagoranci shirin. A yanzu ana zango na biyu.

Kammalawa

A bana, Kannywood ta ci gaba da ɗaukar sabbin dabaru wajen shirya fina-finai, wanda hakan ya taimaka wajen dawo da martabar masana’antar. Wannan na nuna cewa Kannywood na kan tafarkin bunkasa domin tabbatar da dorewa da ƙara jan hankalin duniya baki ɗaya.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Tags: HarsashiKannyWoodLabarinaManyan mata
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

  • Trending
  • Comments
  • Latest
Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

Nigerian Army Opens DSSC 29/2026 Recruitment for Engineers, Doctors, Others

January 7, 2026
Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

January 7, 2026
Mohammed Badaru Denies Defection Rumours, Reaffirms Loyalty to APC Amid Jigawa Tensions

Mohammed Badaru Denies Defection Rumours, Reaffirms Loyalty to APC Amid Jigawa Tensions

January 6, 2026
Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

6
COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 SHEIKH MALAM AHMAD TIJJANI YUSUF GURUNTUM

COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 SHEIKH MALAM AHMAD TIJJANI YUSUF GURUNTUM

2
COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami

COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami

1
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
NgNews

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks