• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Matashi Ya Bukaci Rahama Sadau Ta Fito Takarar Shugaban Kasa a 2027

Matashi Ya Bukaci Rahama Sadau Ta Fito Takarar Shugaban Kasa a 2027

January 31, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

Matashi Ya Bukaci Rahama Sadau Ta Fito Takarar Shugaban Kasa a 2027

by NgHausa
January 31, 2025
in Blog
0
Matashi Ya Bukaci Rahama Sadau Ta Fito Takarar Shugaban Kasa a 2027
491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

KADUNA – Soshiyal midiya ta dauki zafi bayan wani matashi ya nemi fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau, ta fito takarar shugabar Najeriya a 2027. Kiran ya zo ne bayan Rahama ta wallafa wani sako a shafinta na Facebook wanda ya jawo martanin sama da mutane 2,200.

A cikin sallamar da ta yi, Rahama ta rubuta:

“Salaam…👀”

Haruffa shida da alamomin rubutu uku da alamar ido da jarumar ta rubuta sun yi tasiri a zukatan masoyanta, har aka tafka muhawara kan yiwuwarta ta fito takarar shugaban kasa.

Ana So Rahama Ta Fito Takarar Shugaban Kasa
Daga cikin wadanda suka yi martani, Hamza M Kankia, dan asalin jihar Katsina, ya nemi Rahama ta fito takarar shugaban kasa saboda shahararta da tarin masoyan da take da su. Ya ce:

“Kina da tarin masoya, kawai ki fito takarar shugabar kasar Najeriya.”

Rahama ta sanya alamun ‘aljanun dariya’ a martaninta, yayin da wani Ishaq Babangida Abubakar ya ce:

“Za mu zabe ki, sosai, kina da kirki Rahama.”

Sai dai Kabiru AG ya yi wa Hamza M Kankia martani da cewa lallai Rahama za ta lashe zaben idan na soshiyal midiya ne, “musamman ma ace da Ado Gwanja za ta yi takara.”

Martanin Masu Soshiyal Midiya
Sallamar Rahama ta jawo martanin dubunnan mutane, inda wasu suka yi ta barkwanci da kuma nuna goyon baya. Ga wasu daga cikin martanin:

  • Maryam Ameenu:

“Kam bala’i in miniti 3 kin samu sama da martani 400. Sannu kin ji Rahama Sadau ‘yar sababi ❤️😅”

  • Abdulsalam Umar:
    “A ba mu kudi hajiya 🤗🚶🏿”
  • Abdullahi Sabo Kibiya:
    “Wa’alaikum Salam, gaskiya ina sonki sosai Rahmam. Ina son ki kamar na mutu.”
  • Fatema Muhammad:
    “Ni har yanzu mutane mamaki suke bani, sai kace ba sune shekarun baya suke zagi da nuna kiyayya ga Rahama Sadau ba, amma yanzu su ne ke bibiyarta. Lalle Tinubu ka yi aiki.”
  • Rabiu Salafii:
    “Ya hallata idan Rahama Sadau ta bani kudi na yi anfani dasu? Tambaya nake?”

Bayanin Rahama Sadau
Rahama Sadau ta shahara a masana’antar fina-finai ta Kannywood kuma ta samu mukami a kwamitin shirin saka hannun jari na kere-kere na kasa, wanda mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya nada ta.

See also  Musa Mai Sana’a Ya Bayyana Ci Gaban Masana’antar Kannywood da Kuma Abubuwan Da Ya Kawo Cikakken Fahimta

Za a iya ci gaba da bin labarin kan yadda muhawarar ke tafko a soshiyal midiya.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks