• Latest
  • Trending
  • All
NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

November 17, 2025
Nnamdi Kanu Ya Amince Zai Tuntubi Lauyoyinsa Kafin Ya Fara Kare Kansa

Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi

November 20, 2025
ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba

November 20, 2025
Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa

November 15, 2025
Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

November 13, 2025
Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

Ba zan bari a gina filin da ba shi da takardu ba – Ministan Abuja Wike

November 12, 2025
Matsalar Tsaro a Kano: 'Yan sa kai na ƙauyen Shanono suna sintiri domin kare al’umma daga harin ƴan bindiga.

Matsalar Tsaro a Kano: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Faruruwa, Sun Yi Garkuwa da Mata Biyar

November 12, 2025
NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

November 11, 2025
Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

Rikicin Nyesom Wike da Sojojin Najeriya: Abin da ya faru a Abuja

November 11, 2025
Tsohon Gwamnan Rivers Nyesom Wike tare da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Alkali James Omotosho yayin rikicin siyasa na dokar ta-baci a Jihar Rivers, Najeriya, 2025.

Rikicin Siyasar Jihar Rivers: Wike, Tinubu, da Alkali James Omotosho

November 11, 2025
Dharmendra Ya Kwantar da Hankalin Masoyansa Bayan Shiga Asibiti

Dharmendra Ya Kwantar da Hankalin Masoyansa Bayan Shiga Asibiti

November 10, 2025
Farkon Shirin Super Eagles Don Wasan Takarar Karshe Na Fifa World Cup 2026 a Rabat

Farkon Shirin Super Eagles Don Wasan Takarar Karshe Na Fifa World Cup 2026 a Rabat

November 10, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar da Tsaro Duk da Gargadin Tafiye-Tafiye Daga Gwamnatin Birtaniya

Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar da Tsaro Duk da Gargadin Tafiye-Tafiye Daga Gwamnatin Birtaniya

November 10, 2025
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
Thursday, November 20, 2025
NgHausa News
  • Login
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
No Result
View All Result
NgHausa News
No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood
🚀 Join Our Telegram Community

NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya

by NgHausa
November 17, 2025
in Nigeria
0
NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya
0
SHARES
13
VIEWS

Hukumar Ba da Lamunin Ilimi ta Najeriya (NELFUND) ta sanar da shirin fadada tsarin bayar da lamunin dalibai domin ya hada da masu koyon sana’o’i da horon fasaha a fadin kasar.

Manajin Daraktan NELFUND, Akintunde Sawyerr, ne ya bayyana hakan a wata hira da ya yi da Hukumar Dillancin Labarai ta Najeriya (NAN) a ranar Lahadi a Abuja.

Sawyerr ya ce wannan mataki ya yi daidai da manufofin Gwamnatin Tarayya na kara bunkasa ilimi da basirar matasa domin samar da cigaban kasa mai dorewa.

Ya kara da cewa shirin na nuni da kudirin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na inganta habakar dan Adam ta hanyar bai wa dukkan matasa damar samun ilimi — ba wai na jami’a kadai ba har ma da na sana’o’i.

“Ba malamai masu falsafa kadai ake gina kasa da su.

“Yana da matukar muhimmanci mu samu mutane masu iya amfani da hannayensu, kuzari, karfi da fasaha wajen aiwatar da kyawawan dabarun da suka fito daga cibiyoyin ilimi,” in ji shi.

Sawyerr ya bayyana cewa tun bayan kafuwar NELFUND, an fi mayar da hankali ne kan tallafa wa daliban makarantu na gaba da sakandare, amma yanzu ana shirin bude kofar samun lamuni ga masu koyon sana’o’i da fasaha a cibiyoyin horo a duk fadin kasar.

See also  Rikicin Siyasar Jihar Rivers: Wike, Tinubu, da Alkali James Omotosho

A cewarsa, matakin cigaban Najeriya na gaba yana bukatar daidaito tsakanin ilimi na rubutu da kuma na fasaha.

“A NELFUND muna da hurumin tallafawa shirin koyon sana’o’i.

“Ba mu fara aiwatar da shi ba tukuna, amma ina da tabbacin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta tabbatar da cewa an fadada tsarin basirar matasa yadda ya kamata.

“Ma’aikatar Harkokin Matasa tana da shirye-shiryen horo; Ma’aikatar Ilimi tana kan batun basira; sannan Ma’aikatar Tattalin Arzikin Dijital tana koyar da IT da soft skills.

Ya ce kusan bangarori da dama na gwamnatin tarayya suna da alhakin horar da matasa da basirar aiki.

“Na yi imanin cewa injiniya mai iya gina abu ya fi injiniya mai iya zane kawai.

“Matakin da Najeriya take yanzu shi ne matakin ‘design, build and operate’ — wato zayyana, ginawa da gudanarwa,” in ji shi.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
See also  NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025
Join our WhatsApp Channel
NgHausa

NgHausa

Related Posts

NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

NYSC Ta Fitar da Lambobin Kira Ga Mambobin Batch C Na 2025

by NgHausa
November 11, 2025
0

Hukumar NYSC ta fitar da lambobin kira ga mambobin Batch C 2025 tare da jaddada cewa za a tura wadanda...

Tsohon Gwamnan Rivers Nyesom Wike tare da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Alkali James Omotosho yayin rikicin siyasa na dokar ta-baci a Jihar Rivers, Najeriya, 2025.

Rikicin Siyasar Jihar Rivers: Wike, Tinubu, da Alkali James Omotosho

by NgHausa
November 11, 2025
0

Bincike ya tona asirin yadda alkalin babbar kotu, James Omotosho, ke yawan yanke hukunci da ke taimaka wa muradun siyasar...

Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar da Tsaro Duk da Gargadin Tafiye-Tafiye Daga Gwamnatin Birtaniya

Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar da Tsaro Duk da Gargadin Tafiye-Tafiye Daga Gwamnatin Birtaniya

by NgHausa
November 10, 2025
0

Gwamnatin Tarayya ta Najeriya ta tabbatar wa ‘yan ƙasa da baki cewa tana ci gaba da ƙoƙarin inganta tsaro a...

Majalisar Dattawa Ta Musanta Zargin Karbar Cin Hancin Dala Miliyan 10

Majalisar Dattawa Ta Musanta Zargin Karbar Cin Hancin Dala Miliyan 10

by NgHausa
November 8, 2025
0

Majalisar Dattawa ta musanta zargin karɓar dala miliyan 10 don hana tabbatar da Abdullahi Ramat a matsayin shugaban hukumar NERC....

Recent Posts

  • Kotun Tarayya Ta Ci Gaba da Shari’ar Nnamdi Kanu Ba Tare da Shi Ba Bayan Zargin Rashin Ladabi
  • ASUU Benin Ta Karyata Sabon Ƙarin Albashi: “Ba Zai Hana Ƙaurawar Malamai Ba
  • NELFUND Za Ta Fadada Lamunin Dalibai Zuwa Sana’o’i da Fasaha a Najeriya
  • Willie Obiano Yana Raye Cikin Koshin Lafiya a Amurka – An Karyata Jita-Jitar Mutuwarsa
  • Najeriya 4–1 Gabon: Super Eagles Sun Tsallake Zuwa Wasan Karshe

Recent Comments

  1. Yusuf tanko on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  2. Abdulazeez jibrin on Yadda Zaka Samu Tallafin Kudi a Najeriya (2025): Matakai da Sharuɗɗa
  3. Bashir Gamzaki on COMPLETE RAMADAN TAFSEER 1446/2025 PROF. Isah Ali Ibrahim Pantami
  4. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”
  5. IBB on Brief history of Fatima Hussaini Abbas “Maryam Labarina”

Archives

  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • June 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024

Categories

  • Blog
  • Entertainment
  • Hausa Series
  • KannyWood
  • Labaran Duniya
  • Lafiya
  • Nigeria
  • Nishadi
  • Opportunity
  • Siyasa
  • Sports
  • TAFSEER
  • Wasanni
NgHausa News

© NG Hausa News – 2025

Navigate Site

  • About Us
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Labaran Duniya
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Nishadi
  • KannyWood

© NG Hausa News – 2025

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks