• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
Hukumar EFCC ta kori ’yan ƙasashen waje 102 daga Najeriya bisa zargin damfara ta intanet, ciki har da ’yan China da Philippines.

Nigeria ta kori ’yan ƙasashen waje 102 kan laifin damfara ta intanet

August 21, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

Nigeria ta kori ’yan ƙasashen waje 102 kan laifin damfara ta intanet

by NgHausa
August 21, 2025
in Blog
0
Hukumar EFCC ta kori ’yan ƙasashen waje 102 daga Najeriya bisa zargin damfara ta intanet, ciki har da ’yan China da Philippines.

EFCC

491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa ta mayar da ’yan ƙasashen waje 102 gida, bayan kama su da laifin damfara ta intanet. Daga cikin waɗanda aka kora, akwai ’yan China 60 da ’yan ƙasar Philippines 39.

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasar (EFCC) ce ta fitar da sanarwar a yau Alhamis.

Tun farko EFCC ta sanar da kora ’yan China 50, amma daga baya kakakin hukumar, Dele Oyewale, ya ce an ƙara korar wasu ’yan China 10 da kuma mutane biyu ’yan ƙasar Kazakhstan, tun daga ranar 15 ga watan Agusta.

Ya kuma bayyana cewa hukumar za ta ci gaba da korar bakin da aka kama da irin waɗannan laifuka a kwanaki masu zuwa.

See also  HUKUMAR TACE FINA-FINAI TA JIHAR KANO TA DAKATAR DA MAWAKI SOJA BOY DA WASU JARUMAN MATA BIYU DAGA HARKOKIN FIM

Waɗannan mutane sun fito daga cikin mutum 792 da aka kama a Legas a watan Disambar bara bisa zargin damfara ta intanet. A cikinsu kuwa, 192 ’yan ƙasashen waje ne, ciki har da ’yan China 148.

Najeriya dai ta shahara a duniya da matsalar damfara ta intanet, wadda ake kira “Yahoo-Yahoo”, matsalar da ta yi ta ci gaba da bazuwa duk da ƙoƙarin hukumomi na dakile ta.

A baya-bayan nan, EFCC ta ce ta bankaɗo wasu cibiyoyin koyar da matasa dabarun damfara ta intanet, lamarin da ya ƙara jawo ce-ce-ku-ce a ƙasar.

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
See also  I will not be concerned if another governor tries to remove me - Emir of Kano Sanusi II
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks