Dakatar Da Ni Ba Zai Hana Ni Aiki A Matsayin Sanata Ba” – Natasha Akpot -Uduaghan by NgHausa March 7, 2025 0 Sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta bayyana cewa dakatar da ita daga Majalisar Dattawa rashin adalci ne kuma ba zai hana ta ci gaba da aiki ...