• Latest
  • Trending
  • All
  • News
  • Politics
YADDA ALI NUHU YA SHIGO DA RAHAMA SADAU MASANA’ANTAR KANNYWOOD

YADDA ALI NUHU YA SHIGO DA RAHAMA SADAU MASANA’ANTAR KANNYWOOD

January 27, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zaɓen Najeriya Ta 2026

February 23, 2026
PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

PDP ta Dora Laifi kan Dokar Zaɓe ta 2026 kan Ƙarancin Masu Kaɗa Kuri’a a Zaɓen FCT

February 22, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Sheikh Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Yamma)

February 21, 2026
Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

Complete Ramadan Tafseer 1447/2026 Prof. Isah Ali Ibrahim Pantami

February 19, 2026
AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

AFCON 2025: Vladimir Petkovic Admits Nigeria Deserved 2-0 Quarter-Final Win Over Algeria

January 11, 2026
Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

Businesses Exploit New Tax Laws to Raise Prices Nationwide, Nigerians Lament

January 10, 2026
Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

Brahim Diaz Shines as Morocco Beat Cameroon to Reach AFCON 2025 Semi-Finals

January 9, 2026
Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

January 9, 2026
AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in  Quarter-Final

AFCON 2025:Nigeria vs Algeria Super Eagles Face Desert Foxes in Quarter-Final

January 9, 2026
Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

Arsenal Held to 0-0 Draw by Liverpool as Title Push Stalls at Emirates

January 9, 2026
Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

January 8, 2026
  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us
Monday, March 2, 2026
  • Login
NgHausa
  • Home
    • Home – Layout 1
    • Home – Layout 2
    • Home – Layout 3
    • Home – Layout 4
    • Home – Layout 5
  • News
    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Donald Trump Warns of More US Military Strikes in Nigeria Over Attacks on Christians

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Rivers APC Rejects Impeachment Move Against Governor Fubara, Warns Assembly

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Court Orders Interim Forfeiture of 57 Properties Linked to Ex-AGF Abubakar Malami

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    Fresh Terror Attacks Hit Kwara, Katsina, Kaduna as Journalists, Others Abducted

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    AFCON 2025: Eric Chelle Hails Super Eagles’ 4-0 Win, Warns Against Complacencya

    Trending Tags

    • Donald Trump
    • Future of News
    • Climate Change
    • Market Stories
    • Election Results
    • Flat Earth
No Result
View All Result
NgHausa
No Result
View All Result
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
  • TAFSEER
Home Blog

YADDA ALI NUHU YA SHIGO DA RAHAMA SADAU MASANA’ANTAR KANNYWOOD

by NgHausa
January 27, 2025
in Blog
0
YADDA ALI NUHU YA SHIGO DA RAHAMA SADAU MASANA’ANTAR KANNYWOOD
491
SHARES
1.4k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

ALI NUHU YA SHIGO DA RAHAMA SADAU KANNYWOOD

Fitacciyar jarumar finafinan Hausa, Rahama Sadau, ta bayyana cewa Ali Nuhu ne ya kawo ta masana’antar Kannywood. Rahama ta yi wannan bayanin ne a wata hira da ta yi da Aminu Sherif Momo a cikin shirin Kundin Kannywood.

Rahama ta ce Ali Nuhu ya gan ta tana rawa a wani gidan rawa a Kaduna, inda ya nuna sha’awarsa ga baiwar rawar da take da ita, sannan ya dauko ta ya shigar da ita harkar fim. A cewarta:

“Ban san shi ba. Wata rana ne ya same ni ina rawa, sai ya ce ai wanda zai iya rawa zai iya fim.”

YADDA RAHAMA SADAU TA FARA RAWA

Rahama ta bayyana cewa ta fara koyon rawa ne tun tana makarantar sakandare, inda ta shiga ƙungiyoyin rawa a Kaduna. Bayan haka, ta shiga wani rukuni na masu rawa inda suke yin rawar Indiya da kuma rawar titin. Ta ce:

“A sakandare na fara koyon rawa. Na shiga irin ƙungiyoyin nan na makaranta. Da na gama sakandare sai na shiga wata ƙungiyar ‘yan rawa a Kaduna.”

TSAYAYYAR ALAKA TSAKANIN ALI NUHU DA RAHAMA SADAU

Rahama Sadau ta kara da cewa akwai dangantaka mai karfi tsakaninta da Ali Nuhu har yanzu. Ali Nuhu dai shi ne wanda ya karɓe ta kuma ya ba ta damar fara aikin fim, wanda daga nan ne ta samu shahara sosai a cikin masana’antar finafinai na Hausa da ma Kudancin Najeriya.

See also  Fina-Finan Hausa Guda biyar da aka Haska a ƙasashen waje

Share this:

  • Share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Share on X (Opens in new window) X
Share196Tweet123Share49
NgHausa

NgHausa

NgHausa

Copyright © 2017 JNews.

  • Privacy Policy
  • Terms and Conditions
  • Disclaimer
  • About Us
  • Contact Us

Follow Us

No Result
View All Result
  • Home
  • News
    • Politics

Copyright © 2017 JNews.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
Enable Notifications OK No thanks