KannyWood
-
Kannywood: Masana Na Tunanin Komawa Gidajen Gala Bayan Dogaro da YouTube
Masana Kannywood na tattauna yiwuwar komawa haska finafinai a gidajen gala bayan dogon lokaci suna dogaro da YouTube, domin fadada…
Read More » -
‘Yan Sanda sun kama ‘yan fashi hudu a Bauchi bayan hari a Madina da Fadaman Mada
‘Yan Sanda a Bauchi sun cafke mutum hudu da ake zargi da fashi da makami, bayan wata tawaga ta kai…
Read More » -
Adam A Zango Yayi Aure Ya Angonce Da Jaruma Maimuna (Salamatu) Na Shirin Garwashi
Fitaccen jarumin Kannywood, Adam A Zango Yayi Aure, ya aura jaruma Maimuna Musa, wacce aka fi sani da Salamatu a…
Read More » -
Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu
A kwanakin nan, wasu daga cikin tsoffin jarumai na masana’antar Kannywood kamar su Ummi Nuhu sun bayyana damuwarsu kan yadda…
Read More » -
Rahama Sadau Tayi Aure: Fitacciyar Jarumar Kannywood Ta Angwance a Kaduna
Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, Rahama Sadau Tayi Aure, ta shiga sahun matan aure bayan an daura aurenta da Ibrahim Garba…
Read More » -
Baba Karami “Ban Yi Nadamar Shiga Harkar Fim Ba”
Tsohon shugaban ƙasa na ƙungiyar AFMAN (Arewa Film Makers Association of Nigeria), kuma jarumi a masana’antar Kannywood, Alhaji Abdullahi Sani…
Read More » -
Baba Sadiq: “Samun Kuɗi Ya Fi Samun Daukaka Wahala a Kannywood”
Ɗaya daga cikin matasan jaruman Kannywood da suka shahara a baya-bayan nan, Baba Sadiq — wanda aka fi sani da…
Read More » -
Tattaunawa da Nusaiba Muhammad Ibrahim (Sailuba)
Shafin Rumbun Nishadi ya zanta da daya daga cikin fitattun jaruman Kannywood masu tasowa, Nusaiba Muhammad Ibrahim, wacce aka fi…
Read More » -
Hamisu Breaker da G Fresh A Kotu
Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta yanke hukuncin ɗaurin wata biyar a gidan yari ko biyan tarar naira N200,000…
Read More » -
Falalu A. Dorayi: Lokaci Ya Yi da Kannywood Za Ta Dawo Gidajen Gala
Daya daga cikin fitattun daraktoci kuma jarumai a Kannywood, Falalu A. Dorayi, ya yi kira ga masana’antar da ta sake…
Read More »