KADUNA - Soshiyal midiya ta dauki zafi bayan wani matashi ya nemi fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau, ta fito takarar shugabar Najeriya a 2027. Kiran ya zo ne bayan Rahama ...
Har yanzu akwai jaruman Kannywood da aka daina jin ɗuriyarsu tun bayan da masana'antar ta shiga matsin tattalin arziƙi, wanda ya rage yawan shirya fina-finai. Rashin kasuwanci ya tilasta wa ...
ALI NUHU YA SHIGO DA RAHAMA SADAU KANNYWOOD Fitacciyar jarumar finafinan Hausa, Rahama Sadau, ta bayyana cewa Ali Nuhu ne ya kawo ta masana’antar Kannywood. Rahama ta yi wannan bayanin ...
FITACCEN FURODUSA ABDULAZIZ DAN SMALL YA KARYATA IKIRARIN SOJA BOY KAN CEWA BABU WANDA YA TABA BIYANSA A MASANA'ANTAR KANNYWOOD Fitaccen furodusa a masana'antar Kannywood, Abdulaziz Dan Small, ya karyata ...
Hukumar tace fina-finai da dab'i ta jihar Kano, karkashin jagorancin Abba El-Mustapha, ta dakatar da wasu jarumai mata uku da kuma mawaki Usman Soja Boy. Wannan hukunci ya biyo bayan ...
Ƙungiyar Amnesty International ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta gudanar da bincike mai zurfi tare da tabbatar da kare lafiyar Hamdiyya Sidi Shariff da lauyanta, Abba Hikima, daga ...
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta ce ta samu korafe-korafe masu yawa daga malamai da al’ummar jihar Kano kan bidiyon da ke nuna mawakin. Shugaban hukumar, Abba El-Mustapha, ya ...
‘Yar wasan Kannywood ɗin nan wadda tauraruwarta ke haskawa, Nana, ta bayyana yadda take son ta ci gaba da zama cikin zaman lafiya da fahimta a harkar fina-finai har zuwa ...
Hadiza Gabon Ta Ba 'Yan Mata Shawara Kan Zabin Aure Fitacciyar jarumar Kannywood, Hadiza Gabon, ta shawarci 'yan mata da su daina nacewa sai sun auri saurayinsu, a maimakon haka ...
Har yanzu masana'antar Kannywood da masu bibiyarta suna jimamin rasuwar fitaccen mawaƙi El-Mu'az Birniwa, wanda ya rasu a daren Laraba, 4 ga Disamban 2024 a Kaduna. Rasuwar El-Mu'az ta yi ...